| ||||
Iri | Kisan Kiyashi | |||
---|---|---|---|---|
Kwanan watan |
4 ga Yuli, 2014 18 ga Yuli, 2014 | |||
Wuri | Jihar Borno | |||
A ranar 4 ga watan Yulin 2014 ne ƙungiyar Boko Haram ta kai hari garin Damboa da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya.[1] Rundunar sojin Najeriya ta ce sun fatattaki ƴan ta’addan, amma mazauna yankin sun ce sojojin sun yi watsi da barikinsu na can suka bar garin a dalilin haka. [1]
A ranar 18 ga Yuli, 2014, Boko Haram sun sake kai hari a garin Damboa ɗin.[2] Sojojin sun tafi; ‘Yan Boko Haram sun yi nasarar fatattakar ‘yan sa kai cikin gaggawa, inda suka kwace garin – kuma suka kashe sama da mutane 100 tare da ƙona mafi yawan mutane da suka kashe. [2]
© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search